Labaran Hausa

Yanzu yanzu Kasar Saudiya ta Sanar da Ganin Watan Azumin Ramadam A Ranar…

Ƙasar Saudiyya ta bayar da sanarwar ganin watan Azumin Ramadan.

Fadar Sarkin Saudiyya ce ta bayyana hakan a wani saƙo da ta wallafa a shafinta na X ranar Lahadi.

Hakan na nufin ranar Litinin ce ɗaya ga watan Ramadan a ƙasar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button