Labaran Hausa
Yanzu yanzu Kasar Saudiya ta Sanar da Ganin Watan Azumin Ramadam A Ranar…
Ƙasar Saudiyya ta bayar da sanarwar ganin watan Azumin Ramadan.
Fadar Sarkin Saudiyya ce ta bayyana hakan a wani saƙo da ta wallafa a shafinta na X ranar Lahadi.
Hakan na nufin ranar Litinin ce ɗaya ga watan Ramadan a ƙasar.
![](https://i0.wp.com/pridesprl.com/wp-content/uploads/2024/03/Screenshot_20240310-164514.jpg?resize=780%2C773&ssl=1)
![](https://i0.wp.com/pridesprl.com/wp-content/uploads/2024/03/Screenshot_20240310-164023.jpg?resize=780%2C492&ssl=1)